Aikin Hajji
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf wato gida-gida, ya bayar da kyautar kudi naira miliyan 65 domin a rabawa alhazan jihar 6,179 a matsayin barka da Sallah.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radɗa, ya bai wa alhazan jihar Katsina tallafin riyal 300 kowanensu kwatankwacin naira miliyan N278m a ƙasar Saudiyya.
Mercy Aigbe Adeoti, 'yar shirin fim a Najeriya ta wallafa faifan bidiyo tare da mijinta inda take nuna yadda Musulunci ya daidaita dukkan dan Adam a gaban Allah
Yayin da ake dab da fara jigilar alhazan Najeriya zuwa gida ranar Talata, 4 ga watan Yuli, Allah ya yi wa karin mutum biyu daga jihar Kaduna rasuwa a Makkah.
Alhazan Najeriya da suka gudanar da aikin Hajjin bana a ƙasa mai tsarki ta Saudiyya, za su fara dawowa gida Najeriya a ranar Talata, 4 ga watan Yulin 2023.
Gamayyar likitoci masu kula da alhazai sun ce mutane 13 ne suka mutu a aikin hajji, yayin da fiye da 40,000 suka kamu da rashin lafiya daban-daban a Saudiyya.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya ba Alhazan jihar kyautar Riyal 300 a ƙasa mai tsarki domin rage ɗawaniyoyin da su ke yi yayin gudanar da aikin Hajjin bana
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya gwangwaje Alhazan jihar da kyautar Riyal 100 kowannensu a ƙasa mai tsarki. Gwamnan ya kuma ba ma'aikata Riyal 200.
Hukumar Alhazai a birnin Abuja, ta sanar da rasuwar daya daga cikin mahajjata mai suna Hajiya Amina Yunusa a birnin Makkah, ta mika sakon ta'aziya ga iyalanta.
Aikin Hajji
Samu kari