Aikin Hajji
Hukumar alhazan Najeriya (NAHCON) ta tabbatar da mutuwar alhazan kasar guda shida da ke aikin hajjji a kasar Saudiyya. Bibbiyu daga Kaduna da Osun, 1 a Filato.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bai wa Aminat Yusuf, dalibar lauya da ta kafa tarihin da aka shafe shekaru 40 ba a kafa irinsa ba a jami'ar jihar.
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta ce ta yi jigilar maniyyata 67,000 daga cikin 73,000 ta bangaren da aka ware, ta shawarci mutane kan tsarin ajiya nahukumar.
Akwai mutane da-dama da sun biya kudin aikin hajji, amma ba su makomarsu ba. NAHCON ta tabbatar da cewa babu wanda za a bari ba tare da ya sauke farali ba.
Yayin da aka sanar da ganin jinjirin watan Dhul Hijjah, akwai bukatar Musulmai su kiyaye ranaku 3 da ke da muhimmanci a wannan wata mai alfarma da za a shiga.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya dauki nauyin akalla Musulmai 200 domin sauke farali a aikin hajjin 2023. Wannan shine irinsa na farko a cikin shekaru 10.
Hukumar kula da Alhazan Najeriya ta kasa (NAHCON) ta koka kan yadda alhazai mata suka yi kunnen uwar shegu da shawarwarin da aka masu idan suna da juna biyu.
Hukumar Alhazai ta kasa, reshen jihar Kano ta bayyana cewa maniyyata 156 daga jihar ba za su samu damar gabatar da aikin hajjin bana ba saboda kujeru da aka.
Hukumar Alhazai Ta Najeriya (NAHCON), ta bayyana dalilinta na rage kwanakin da Alhazan Najeriya za su rika yi a Madina zuwa kwanaki biyar kacal, sabanin yadda.
Aikin Hajji
Samu kari