Jihar Adamawa
Tsoguwar 'yar takarar gwamnan jihar Adamawa, Sanata Aishatu Dahiru Binani ta fice daga jam'iyyar APC. Sanata Binani ta koma jam'iyyar hadaka ta ADC.
Sauya shekar Atiku daga jam'iyyar PDP ta jawo hankalin manyan ƴan siyasa a jihar Adamawa, manyan jiga jigai sun fara tururuwar komwa jam'iyyar haɗaka ADC.
Yayin da shirin haɗaka ta ke kara karfafa, mun samu rahoton cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bar PDP da ya shafe shekaru cikinta.
Gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa ya sanya dokar hana fita daga safiya zuwa dare a karamar hukumar Lamurde da ke jihar bayan barkewar rikici a kauyuka.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan ISWAP/Boko Haram a yayin wasu hare-hare da suka kai a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya.
Matar tsohon gwamna a jihar Adamawa, Boni Haruna ta fice daga jam’iyyar PDP zuwa ADC a wani taron mata yayin da haɗaka ke kara ƙarfi gabanin zaben 2027.
Sabon rikici ya ɓarke a Lamurde da Guyuk a jihar Adamawa, inda gidaje biyu suka ƙone, rundunar ‘yan sanda ta fara bincike tare da tura jami’an tsaro yankin.
Gwamnatin Adamawa ta ce sabuwar dokar masarautu ta shafi sarautar Atiku ta Wazirin Adamawa, amma mai magana da yawun gwamnan ya musanta cire shi.
Gwamnatin jihar Adamawa karkashin Ahmadu Umaru Fintiri ta kawo dokar da ta cire rawanin Atiku Abubakar a matsayin wazirin Adamawa bayan shafe shekaru.
Jihar Adamawa
Samu kari