Jihar Adamawa
APC na kokarin janyo gwamnoni da shugabannin adawa da tayin mukamai, yayin da Atiku Abubakar ke kira da a kafa gamayya don kawar da Tinubu a zaben 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa an daure mahaifinsa saboda ya ki yarda a sanya shi makaranta lokacin da yake yaro.
Sarakunan gargajiya da dama sun fuskanci dakatarwa daga gwamnonin jihohinsu tun watan Janairu 2025 zuwa yanzu saboda zarge-zarge na cin hanci da rashin adalci.
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai harin ta'addanci.a jihar Adamawa. Miyagun sun hallaka mafarauta da 'yan sa-kai na CJTF.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya dakatar da Sarkin Daware, Alhaji Hassan Ja’afaru, ba tare da bata lokaci ba bisa zargin cin hanci da gazawar shugabanci.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa shugaban karamar hukumar Fufore, a jihar Adamawa, Hon. Shuaibu Babas, ya rasu bayan fama da doguwar rashin lafiya.
Mayakan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram sun kai hare-hare a jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane tare da tayar da bama-bamai a wasu kauyuka biyu.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar shugaban gudanarwa na kungiyar JIBWIS da ke da hedikwata a Jos reshen jihar Adamawa, Alhaji Muhammad Aliyu Kaka.
Atiku Abubakar da shugaban SDP na kasa, Shehu Musa Gabam ya ziyarci Aisha Buhari bayan rasuwar dan uwanta, Yusuf Usman Halilu a jihar Adamawa, sun masa addu'a.
Jihar Adamawa
Samu kari