Jihar Adamawa
Hukumar ta gurfanar da 'yan siyasar biyu gaban Mai Shari'a Abdulaziz Anka, na babbar Kotun tarayya da ke birnin Yola a jihar Adamawa. Ana tuhumar su da laifukan zamba da kuma karkatar da dukiyar gwamnati zuwa ga bukatun kansu.
A yau, Litinin, ne dakarun sojin Najeriya su ka yi nasarar tarwatsa wata 'yar kunar bakin wake dake dauke da jigidar bama-bamai a jikinta. Sojojin sun yi nasarar tarwatsa yarinyar ne yayin a garin Gulak a hanyarta ta zuwa kauyen
Jam'iyyar APC na da gwamnoni 4 daga cikin 6 da yankin ke da su. Sai dai babban kalubale da APC kan iya fuskanta shine batun cewar Atiku ya fito ne daga yankin na arewa maso gabas. Shugabannin APC a yankin sun ce alhakin kayar da
Duk da kasancewar jama'a da dama na ganin maciji a matsayin abin tsoro, sai ga shi a garin Machina da ke jihar Yobe macizai sun zama 'yan gida don kuwa har gaisuwa su ke kaiwa sarkin garin a fadar sa. Tarihi ya nuna cewar a wasu
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya fito ne daga sanatoriyar kudancin jihar Adamawa. Da ya ke magana da manema labarai yau, Litinin, a Yola, Istifanus ya yi alla-wadai da zaben fidda 'yan takara na APC ta
Diyar Atiku Abubakar, Fatima Atiku Abubakar wanda kwamishiniyar kiwon lafiya ce a jahar Adamawa za ta gurfana a gaban majalisar dokokin jahar Adamawa don amsa tambayoyi game da matsalar rashin biyan ma’aikata albashinsu.
ODYU, kungiyar da dan sarkin Yola (Lamidon Adamawa) kuma kwamishinan harkokin kananan hukumomin jihar Adamawa, Mohammed Barkindo, na da magoya baya kimanin 2,609 da su ka fito daga mazabun da ke fadin jihar Adamawa. Jama'a na mama
Wata babbar kotun gwamnatin tarayya, karkashin mai sharia Jastis B. O. Quadri, da ke Abuja ta amince da gaggauta fara sauraron karar da aka shigar da gwamnan jihar Adamawa, Jibrilla Bindow, bisa zarginsa da yin amfani da takardun
Wata kungiyar siyasa, "Operation Deliver Your Unit (ODYU), ta ce shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kayar da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, a jihar sa ta haihuwa, Adamawa. Kungiyar ta yi ikirarin yin a
Jihar Adamawa
Samu kari