Jihar Adamawa
Majiyar Legit.ng ta ruwaito gwamnan ya bayyana damuwarsa da ayyukan wata kungiyar matasa bata gari da ake kira da suna ‘Shila Boys’, wanda bayanai suka tabbatar da sun mayar da wani sashi na dajin Sambisa mafakarsu.
Rahotonni dake shigo mana daga sassan Nageriya daban-daban na nuni da cewar an ga jaririn watan Shawwal (watan karamar Sallah) a wasu garuruwa kamar haka: Potiskum da Unguru a Jihar Yobe, Daura a Jihar Katsina Da Jimeta a jihar Ad
Ahmadu Fintiri, zababben Gwamnan jihar Adamawa, yace a shirye yake don tabbatar da magance rashin adalcin da gwamnatin Gwamna Jibrilla Bindow mai barin gado ya aiwatar akan al’umman jihar.
Babban abin haushin shine batun cewar an ware kudin ne domin walwalar talakawan da koda yaushe shugaban kasa ke ikirarin cewar su yake wakilta," a cewar sa. Sannan ya cigaba da cewa; "tunda yanzu gaskiya ta fito daga bakin matar
Kwamishinan 'yan sanda a jihar Adamawa, Adamu Audu Madaki, ya tabbatar da cewar rundunar 'yan sanda ta tsare wata ungulu da jama'a ke zargi a jihar. Kwamishinan ya bayyana cewar an tsare ungulun ne biyo bayan korafin da jama'a suk
Mun samu labari cewa wadanda za su tafi aikin Hajji ta Adamawa za su biya kudin da bai kai sauran jihohi ba. Mahajattan Adamawa za su biya Miliyan 1.5 domin su sauke farali a bana.
Yayinda ake shirye-shiryen rantsar da sabbin gwamnatoci a ranar 29 ga watan Mayu, zababben gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya koka akan yadda gwamnan jihar mai barin gado, Jibrilla Bindow da ayarinsa ke watanda da arzikin ji
Rundunar sojin Najeriya ta 7 Division ta ce dakarunta na atisayen 'HARD STRIKE' tare da hadin gwiwar da 'yan sa kai na Civilian JTF sun kai samame a ranar Alhamis, 10 ga watan Mayun 2019 a kauyukan Fuye da Melere da ke jihar Borno
Kasar Amurka ta gargadi 'yan kasar ta suyi takatsantsan da zuwa Najeriya saboda yawaitar miyagun laifuka kamar fashi da makami, satar motar, ta'addanci, garkuwa da mutane, fyade, zalunci da sauransu da su ka zama ruwan dare a kasa
Jihar Adamawa
Samu kari