Jihar Adamawa
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya a gwamnatin Muhammadu Buhari, Babachir Lawal ya soki salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce hawansa ke da wuya komai ya lalace.
Hukumar hana fasa kwauri ta ce ta damke lita 12,435 na man fetur wanda kudinsa ya kai Naira miliyan 10.8 a hanyar Cameroon. An kuma kama jarka 61 a hanyar Benin.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya yi rashin dan uwansa wanda ya riga mu gidan gaskiya. Shugaba Bola Tinubu ya yi ta'aziyya.
Gwamnatin jihar Adamawa ta sanar da daukar matakin rufe makarantu a jihar sakamakon barkewar cutar Kyanda a jihar. Hakan na zuwa ne bayan an rasa rayuka.
Gwamnatin jihar Adamawa ta tabbatar da barkewar cutar Kyanda a wasu kananan hukumomim jihar. Cutar wacce ta kama mutane da dama ta yi sanadiyyar rasuwar mutum 42.
Matsalar ruwa ta addabi yankin Arewacin Najeriya musamman a wannan lokacin da ake rashin wuta da tsadar mai. Legit ta tattsro halin da ake ciki a wasu jihohin
Sakamakon ta'adin da wasu bata gari da suka yi na lalata hasumiyoyin da suke dauke da layukan wutar lantarki a hanyar Jos, jihohi uku sun shiga duhu a Arewa.
Rundunar yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da kama yan daba da aka fi sani da yan shila a jihar. Mata biyu na daga cikin wadanda rundunar ta cafke
An samu tashin wata mummunar gobara a kasuwar garin Yola d ake karamar hukumar Yola ta Kudu a jihar Adamawa. Shagunan 'yan kasuwa masu yawa sun lalace.
Jihar Adamawa
Samu kari