Adam A Zango
Da yake nuna dokinsa a kan ssbuwar matar da zai aura, Zango ya ce yana gayyatar kowa da kowa zuwa daurin aurensa. Sannan ya kara da rubutun cewar zai kasance da sabuwar amaryar har abada. "Zan auri sahiba ta, Safiyya, kuma za ta
Ku na da labari cewa Masana’antar kannywood ta kama da wuta sakamakon rikici da ya barke tsakanin manyan jarumai guda biyo wato Ali Nuhu da kuma jarumi Adam A Zango wanda har hakan takai ga zagi da cin mutunci.
Fittacen jarumin Kannywood, Ali Nuhu ya yi karar Adam A Zango a kotu kan cewa kotu ta shiga tsakaninsa da Zango kuma ya daina ba ta masa suna kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Wannan na dauke ne cikin takardan kirar kara wanda A
Fitaccen jarumin masana'antar shirya wasan fina-finan Hausa (Kannywood), Adam Zango, ya ja layi tsakaninsa da masu zagi ko cin mutuncin mahaifiiyar sa da ke ciki ko wajen masana'antar Kannywood, kamar yadda kamfanin dillancin laba
Legit.ng ta ruwaito Sheme yana danganta da abinda Zango yayi ga wani batu da marigayi dakta Mamman Shata ya taba yi, inda yace wasu wakokinsa zasu bace idan ya mutu, wanda hakan yasa aka yi ta tafka muhawara akan wannan magana.
An rika yada wani hoton jarumin sanye da riga da jini a kansa da jikinsa inda akayi ikirarin cewa fusattun matasa ne suka yi masa duka a Kano bayan ya furta kalaman batanci a kan Shugaba Buhari. Sai dai Zango wanda ake yiwa lakabi
Da wannan ne Zangon ya garzaya da kansa ba sako ba zuwa jahar Kano, har gidan jagoran kwankwasiyya, kuma tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso domin ya karbi darikar Kwankwasiyya, kamar yadda al’adar siyasar take.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wata majiya dake kusa da Zango ce ta tabbatar da haka, inda majiyar tace Zango ya yanke shawarar jefar da kwallon mangwaro domin ya huta da kuda ne bayan wata ganawar sirri da yayi da wasu makusanta Ati
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wata majiya dake kusa da Zango ce ta tabbatar da haka, inda majiyar tace Zango ya yanke shawarar jefar da kwallon mangwaro domin ya huta da kuda ne bayan wata ganawar sirri da yayi da wasu makusanta Ati
Adam A Zango
Samu kari