Abun Al Ajabi
Allah ya albarkaci kasar Najeriya da tarin matasa yan baiwa masu kwazo da ilimi, da dama daga cikinsu sun daukaka martabar kasar a gasar duniya daban-daban.
Malam Gambo Mohammed, ya bayyana yadda ya kwashe tsawon shekaru 21 a gidan yari, yana mai cewa rayuwa ta fi masa a kurkuku fiye da lokacin da ya samu ‘yanci.
Allah gwanin kyauta ya azurta wata mata yar Najeriya da haihuwar yara har guda uku a lokaci guda bayan shekaru 11 da yin aure da kuma yin barin ciki sau shida.
Wasu iyalai yan Najeriya sun burge mutane da dama a shafin soshiyal midiya yayinda suka zamo abun sha'awa ga wasu bayan samun lamarin cewa dukkansu likitoci ne.
Mace mai kamar maza kwauri ne babu! Wata budurwa ta birge mutane bayan ta yi bajintar da ake ganin maza da yawa ne za su iya yi ba tare da taimakon kowa ba.
Jami’an tsaro sun damke wani dalibi na kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kogi, Shehu, sakamakon samunsa da aka yi dauke da bindiga a cikin harabar jami’ar.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun ce wani mai lalurar tabin hankali ya yi ta fasa ihu a cikin masallacin Harami da ke birnin Makka, lamarin ya gigita masu ibada.
Yan Najeriya sun yi cece-kuce kan sauyin da aka samu a shekarun Bola Ahmed Tinubu daga 79 zuwa 69 a shafinsa na Wikipedia a ranar bikin zagayowar haihuwarsa.
Wata mata mai shekaru 30, Blessing Jimoh ta shiga hannun jami'an yan sandan jihar Ondo, bisa zargin kashe mahaifiyar ta, Ijeoma Odo bayan fasto ya ce mayya ce.
Abun Al Ajabi
Samu kari