Abuja
Kotun ƙoli tayi Fatali da Ƙarar Nwajiuba dake Fatan Ta Nuna Rashin Cancantar Takarar Tinubu da Atiku Anyi Fatali da Ƙarar dake Fatan A Nuna Rashin Cancantar
Bashin da Ake Bin Najeriya Yakai Naira Tiriliyan 46 da Biliyan 25, Ofishin Kula da Lamuni na Kasa Ya Bayyana Adadi Bashi da Ake Bin Yan Najeriya, Yan Najeriya
Yanzu Yanzu: Ƴan Shi'a Sun Dirar wa Abuja, Suna Nema A Bawa El-Zakzaky Fasfo ɗin sa an Shi'a Sun Isa Abuja da Yawa Domin Neman Biyan Wata Gagarumar Bukatar Su
Bankunan Najeriya Suna Cigaba Da shiga Zullumi Sakamakon rashin Zuwa a Ajiye Kudi da Kwastomomin su suke yi yanzu Bankuna Sun Shiga Damuwa Saboda Mutane Basa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da ba Zulum makudan kudade domin yin aikin gina kauyuka 3 a jihar wadanda 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP suka bata.
Sanata a Najeriya ya bayyana bukatar a ba Buhari wata babbar kujera ta jam'iyyar APC idan ya mika mulki bayan mika mulki a ranar 29 ga watan Mayu mai zuwa.
Mutanen garin Zuba suna zaman makokin rashin jami'in dan sanda mataimakin sufritanda, ASP, Salisu Garba Zuba wanda aka gano gawarsa a dakinsa a ranar Juma'a.
Yanzu haka masu ruwa da tsaki daga gundumar da shugaban PDP na ƙasa, Dakta Iyorchia Ayu, ya fito a jihar Benuwai sun dira sakatariyar PDP da ke birnin Abuja.
Komai yayi farko Zaiyi Karshe, Tunda Layuka Sun Ragu: Yanzu Haka Bankunan Zasu Kara Adadin Yawan Kudin da Mutane Zasu Dinga Cirewa Daga Injinan Bankunan su
Abuja
Samu kari