Abuja
APC ta ce har yanzu tana gyara kura-kuran da PDP ta tafka a tsawon mulkinta na shekaru 16, da suka shafi cin hanci da rashawa da kuma kama karya.
A makon da ya gabata masu garkuwar suka sace basaraken a Abuja. Sai dai matar da suka sako, ta ce ba ta san inda za ta samo N100m don fansar mijinta da 'yayan ba
Fasto a Najeriya, Mike Bamiloye ya soki wasu mata musamman Kiristoci da ke rowar jikinsu ga mazajen aurensu amma kuma su na nuna cewa su na kusa da ubangiji a coci.
Cibiyar CLE ta dakatar da Jami'ar Baze da ke Abuja saboda wasu dalilai da dama da su ka hada kammala karatun digiri a cikin shekaru uku kacal wanda ya saba wa doka.
Jam'iyyar NNPP mai kayan alatu ta yi zargin cewa wasu da ake ea laƙabi da yan bindigan da ba a sani ba suna barazanar kai hari babban sakateriyar jam'iyyar ta ƙasa.
Ministan Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya ce dai-daikun mutane za su biya naira dubu 50 domin mallakar C of O, yayin da kamfanoni za su biya naira dubu 100.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ziyarci shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje a yau Juma'a 24 ga watan Nuwamba a Abuja.
An samu hatsaniya a kotun daukaka kara tsakanin lauyoyin Gwamna Abba Kabir da alkalan kotun yayin da su ka je daukaka kara kan fitar da takardun CTC.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Ambasada Desmond Akawor a matsayin kwamishinan Tarayya a hukumar RMAFC daga jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya.
Abuja
Samu kari