Abuja
Shugaban hukumar NAFDAC na kasa, Farfesa Moji Adeyeye, shi ne ya bayyana takaicin hakan a ranar Laraba yayin wani taron wayar da kan masu gidajen burodi da aka gudanar a babban birnin kasar na tarayya.
Sai dai kungiyar ta tabbatar wa da al'ummar kasar nan cewa, za ta gudanar da tattakin nata cikin lumana da kwanciyar hankali ba tare da cuzguni ko kuma dakile hakkin kowane bil Adama ta kowace siga.
Fatima ta kara da cewa daga baya bayan Yusuf, babban dan shugaba Buhari, ya dawo daga kasar Jamus, inda aka duba lafiyarsa bayan ya yi hatsari a babur, sai shugaba Buhari ya canja wa Mamman Daura gida saboda za a ajiye Yusuf a gid
Ali ya bayyana hakan ne ranar Litinin a Abuja yayin taron da suka gudanar da manema labarai tare da takwaransa na hukumar hana shige da fice ta kasa, Mohammed Babandede Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa jami
Tattalin arzikin Najeriya ya karu a watanni shidan farko na bana, a cewar wani rahoto da Hukumar Kididdiga ta Kasa, NBS ta wallafa a kan adadin kudaden shida da jihohi 36 na kasar da kuma garin Abuja suka tara.
Majalisar dattijaibta fara zargin saba ka'ida wajen daukan ma'aikata a wasu hukumomi da ma'aikatun gwamnatin tarayya a 'yan kwanakin baya bayan nan. Ma'aikatu da hukumonin da binciken majalisar zai shafa sun hada da; ma'aikatar ta
Kamar yadda jaridar The Punch ta bayar da shaida, wannan sanarwa na kunshe cikin wani sako da mai magana da yawun mataimakin shugaban kasar, Laolu Akande, ya wallafa a shafinsa na dandalin sada zumunta.
Attajirin ya ce ya bayar da gudunmawar ne amadadinsa da iyalinsa, tare da kara bayar da tallafin miliyan N50 amadadin mahaifinsa, marigayi Sheikh Isyaka Rabi'u. Jagoran jam'iyyar APC na kasa, Asiwaju Bola Tinubu, ya bayar da gudun
Rahoton kamfanin dillancin labarum Najeriya, NAN, ta bayyana cewa ana tuhumar Bako da aikata laifuka guda uku da suka hada da hadin kai wajen aikata miyagun laifi, kwacen kudi da kuma barazana.
Abuja
Samu kari