Abuja
Matakin dakatar da ayyuka manyan tankokin dakon man fetur da ƙungiyar NARTO ta ɗauka ya haddasa dogon layi da ƙarancin kan fetur a birnin tarayya Abuja.
Yayin da ake cikin mummunan hali a Najeriya, kungiyar ASUU ta ce ta rasa Farfesoshi 46 saboda tsadar rayuwa a Jami'o'in birnin Abuja da Minna da Keffi.
Shahararren malamin addini, Fasto Solomon Mustapha ya kara rokon ‘yan Najeriya da su kara hakuri komai zai dawo yadda ya kamata a kasar musamman halin kunci.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya tura sakon taya murna ga matar tsohon shuaban kasa, Muhammadu Buhari kan bikin ranar haihuwarta a yau Asabar 17 ga watan Faburairu.
Shugaban Izalah bangaren Jos ya bukaci Shugaba Tinubu ya dawo da tallafin mai don samun sauki ga al’umma inda ya ce 'yan kasar su na cikin wani hali.
Hukumar kula da kare hakkin masu amfani da kayayyaki ta kasa (FCCPC) ta sake bude kantin siyayya na Sahad da ta rufe a yankin Garki, babban birnin Abuja.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi martani kan sabon mukamin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya samu a nahiyar Afirika.
Jami’an ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun kai samame a sansanonin masu garkuwa da mutane biyu inda suka cafke wani mutum mai suna Sa’idu Abdulkadir.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce kantin Sahad da aka rufe na daya daga cikin kantuna mafi saukin kaya a babban birnin Abuja.
Abuja
Samu kari