Abuja
Ma'abota amfani da kafar X sun yi wa Dr Zakir Naik ca, biyo bayan wallafa wasu hotuna da ya yi tare da alakanta sojojin saman Nigeria da zama sojojin Mulunci.
An sanar da batar malamin majami'a a Abuja tun bayan fitan sa daga gida a ranar 1 ga watan Oktoba, 2023. Majami'ar ta roki jama'a su sanya malamin a addu'a.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta shirya ceto 'yan Najeriya miliyan 50 daga kangin talauci, kamar yadda Ministar Ministar jin kai, Betta Edu ta bayyana
Wata trela ta markade mutane takwas, ciki har da dalibai guda biyu, yayin da mutane 10 suka jikkata a Abuja. Ganin irin aika-aikar da yayi, direban trelar ya tsere.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya amince da ware makudan kudade don gyara da kuma kula da masallacin Abuja da kuma cibiyar Kiristoci da ke birnin Tarayya Abuja.
Babbar Kotun shari'a mai zama a Abuja ta amince da buƙatar tsohon gwamnan babbam bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya bada umarnin a sake shi babu sharaɗi.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya bayyana cewa yawan cire makudan kudade da mutane ke yi a bankuna shi ne dalilin karancin kudade da ake samu a wasu wurare.
An gano wani mutum-mutumi yana ba motoci hannu a wani titin Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya. Masu ababen hawa na ta bin umurninsa cike da ladabi.
Ana zargin Shugaba Tinubu ya ware makudan kudade har naira biliyan 5.9 don siyan jirgin ruwa na alfarma a fadarsa, shugaban ya karyata wannan jita-jita.
Abuja
Samu kari