Abuja
Wani abu da zamu iya kira da abin dariya ya faru, bayan wani dan sanda da ke aiki a Abuja ya kira wata karuwa da nufin ta taya shi kwana, a karshe dai ya kare da mamaki bayan ya gano abinda ba shi yayi tsammani ba...
Kwanaki kadan bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana mazauna garin Abuja a matsayin masharranta, saboda sun zabi babbar jam'iyyar adawa ta PDP a lokacin zaben da aka gabatar a shekarar 2019, mutanen garin Abujan sun yi...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Amaechi ya bayyana haka ne a ranar Lahadi, 26 ga watan Mayu yayin da yake jawabin godiya ga Allah a cocin St Gabriel Chaplaincy dake unguwar Durumi na babban birnin tarayya Abuja.
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya NiMet (Nigerian Meteorological Agency), ta yi hasashen gamewar gajimare wajen haduwar hadari da kuma yanayi na marka-marka a wasu sassa da dama cikin manyan biranen kasar nan a ranar Lahadi.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan acaban sun dauki wannan mataki ne bayan cin zarafin guda daga cikinsu da Yansandan suka yi saboda yaki amincewa ya basu kudi, inda yan acaban suka ce sun gaji da cin zalinsu da Yansandan suke yi sun
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba, 22 ga watan mayun 2019, ya jagoranci zaman majalisar zantwar na bankwana yayin da rage saura sati daya a rantsar da shi a kan wani sabon wa'adi na jagorancin kasar nan karo na biyu.
Gwamnatin babban birnin tarayya Abuja ta ruguje gidan rawan nan mai suna Caramelo Lounge, da ke Abuja, makonni kadan bayan hukumar 'yan sanda sun kama mata da suka yi zargin cewa karuwai ne a babban birnin tarayyar...
Mun samu cewa, hukumomi masu ruwa da tsaki wajen tsare-tsaren muhalli, sun yi rugu-rugu da wani katafaren gidan rawa da sharholiya mai sunan Caramelo Club a babban birnin kasar nan na tarayya.
Yau ne majalisar dattijai ta Najeriya ta bayyana babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna a matsayin hanya mafi hadari a nahiyar Afirka, saboda matsalar masu garkuwa da mutane da 'yan fashi da makami da suka addabi matafiya da suke bin...
Abuja
Samu kari