Abuja
Hukumar da ke sa ido kan man fetur da iskar gas a Najeriya (NUPRC) za ta mayar da wasu sassan ta zuwa Legas daga Abuja, hakan zai shafi sama da ma’aikata 200.
Mambobin Majalisar Wakilai akalla 60 ne suka bukaci sauya yadda ake mulki a Najeriya inda suka bukaci sauyawa zuwa tsarin Majalisa mai dauke da Fira Minista.
Kungiyar dattawan jam’iyyar APC a yankin Arewa ta Tsakiyan Najeriya sun goyi bayan shugabancin Abdullahi Umar Ganduje inda suka ce ya yi abin da ya dace.
Labour Party ta ƙasa ta sana rda dakatar da Mis Opara sa'o'i kaɗan bayan ta nemi ba'asin inda N3.5bn na sayar da fom suka shiga, ta caccaki shugaban jam'iyya.
Shugaba Bola Tinubu zai tafi kasar Habasha don halartar babban taron kungiyar Nahiyar Afirka (AU) a karo na 37 a birnin Addis Ababa da ke kasar a gobe Alhamis.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya sanya tukuicin N20m domin a cafko wasu rikakkun masu garkuwa da mutane da suka addabi birnin.
Wata mota mai fentin ja ta kama da wuta a daidai ƙofar shiga babbar sakateriyar jam'iyyar APC ta ƙasa da ke Abuja, sai dai tuni aka kashe wutar kuma aka ɗauke motar.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta dakatar da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ci gaba da tuhumar Burgediya-janar na soja kan zargin badakalar kudade.
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta tsare daraktan fina-finan Kannywood, Sunusi Oscar a birnin Abuja inda ake zarginshi da furta kalaman barazana.
Abuja
Samu kari