Abba Gida-gida
Bayan bullar kungiyar Wise, gwamnatin jihar Kano ta ba hukumar Hisbah umarnin cafke duk wata kungiya da aka samu tana tallatawa ko rajin kare masu auren jinsi.
Gwamnatin jihar Kano ta yi martani kan bullar wata kungiya da ke tallata auren jinsi a jihar tare da kaddamar da bincike mai karfi domin daukar mataki kan lamarin.
Farfesa Umar Labdo ya yi yi magana kan dambarwar sarautar Kano inda ya ba masu rigimar shawara game da shawo kan matsalar ba tare da hannun 'yan siyasa ba.
Mai martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yabawa Gwamna Abba Yusuf bisa kokarin da yake yi na kula da ‘yan fansho a da mai da hankali kan ilimin yara mata.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf zai kammala ayyukan da Rabi'u Musa Kwankwaso ya fara amma Ganduje ya yi watsi da su a lokacin da yake gwamna.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kai ziyara gidan wani kwamandan 'yan banga da aka kashe domin yin ta'aziyya ga iyalansa. Gwamnan ya yi ruwan addu'a.
Kungiyar Progressive League of Youth Voters ta zargi Rabiu Kwankwaso da rubuta wasika ga 'yan Majalisar Tarayyar NNPP domin caccakar Bola Tinubu kan masarautun Kano.
Sanata Shehu Sani ya caccaki wata kungiya kan bukatar hana Abba Kabir da mukarrabansa fasfo inda ya ce wannan abin dariya ne saboda rigimar masarautu.
An samu mummunan hadarin mota a jihar Kano a safiyar yau Litinin inda mutane kimanin 30 suka mutu, 53 suna kwance a asibitin Murtala. FRSC ta tabbatar da lamarin.
Abba Gida-gida
Samu kari