Abba Gida-gida
Shugaban APC na Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana yi martani ga karamin Ministan gidaje da raya karkara, Yusuf Abdullahi Ata kan komawarsa kujerar shugaban jam'iyya.
Rashin gayyatar Abba Kabir ko Rabiu Kwankwaso da Kawu Sumaila ya yi zuwa bikin auren 'ya'yansa ya bar baya da kura inda yan NNPP ke zargin zai iya komawa APC.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu da ake zargi da garkuwa da mutane sun sace wata mata mai shekaru 60, Talatu Ali, a Asibitin Dawanau da ke Kano.
Kwamitin da ya tattara rahoto kan zanga zangar adawa da tsadar rayuwa ya ce an kashe mutane 10, an lalata dukiyar sama da N11bn an jikkata mutane 7.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fara bibiyar kungiyoyi masu zaman kansu dake jihar domin tabbatar da inda suke samun kudin gudanarwa bayan zargin da aka yi wa USAID.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa tsarin da APC ke kokarin bullo da shi na kafa gwamnatin leken asiri zai tawo tasgaro ga tsarin dimukuradiyyar Najeriya.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya hana dalibai sanya dalibai aikin karfi da ya ritsa malamai sun sanya dalibai leburanci a wata makaranta da ziyarta.
APC na shirin kafa gwamnatin basaja a Kano don sa ido kan ayyukan Gwamna Yusuf, tare da gabatar da rahotanni da shawarwari na inganta tafiyar da mulki.
Sanata Barau Jibrin ya yi ta'azziyar mutanen da tirela ta kashe a jihar Kano. Tirela ta murkushe mutane 23 har lahira inda mutuwar ta girgiza mutane a jihar Kano.
Abba Gida-gida
Samu kari