Abba Gida-gida
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya fusata kan harin da aka kai wa Sadiq Gentle da ya yi ajalinsa bayan kwantar da shi a asibiti. Abba ya bukaci kama 'yan daban.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta tattala tallafin da ta samu, sannan ta raba su ga iyalam 'yan wasan Kano 22 da su ka rasu a hanya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tsaron fararen hula ta samu wasu bayanan sirri, ta yi amfani da su wajen cafkewani dillalin kwaya a jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargadi jami’an gwamnati su guji duk wani abu da zai bata sunan gwamnatinsa bayan murabus din Ibrahim Namadi.
A shekarar 2025, kwamishinoni uku sun yi murabus daga gwamnatin Kano bisa dalilai daban-daban, ciki har da zargin alaka da dilan kwayoyi da matsin lamba daga jama'a.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da ajiye aiki da Kwamishinans, Ibrahim Namadi ya yi kan zargin alaƙa da dilan Ƙwaya.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin da gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kafa a kan kwamkshinansa, Ibrahim Namadi ya kammala aiki kuma ya mika rahotonsa.
A labarin nan, za a ji cewa a cikin shekaru biyu da gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta yi a Kano, ta samu abubuwa da dama da ya jawo cece-kuce kan salon mulkin Abba
Wasu rahotanni sun sake fitowa daga hukumar tsaro ta DSS game da Kwamishinan sufuri na Kano, Ibrahim Namadi bayan belin dilan kwaya da ake zargi a jihar.
Abba Gida-gida
Samu kari