Abba Gida-gida
Bayan rawar da Kwamishinan Sufuri ya taka wajen belin wani da ake zargin da safarar kwaya, Abba Kabir Yusuf ya kafa kwamitin bincike na musamman a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta waiwayi koken jama'a a ɓangaren lafiya, ta shirya asibitoci sama da 200 da za a gyara a dukkanin kananan hukumomi 44.
Bello Galadanci da aka fi sani da Dan Bello ya yi magana kan tafiyar Kwankwasiyya da Rabiu Musa Kwankwaso ke jagoranta. 'Yan kwankwasiyya sun yi martani.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya kara zama gwarzon gwamnonin Najeriya a 2025 saboda aikinsa a bangaren ilimi.
A labarin nan, za a ji cewa bayanai sun bayyana a kan dalilin da ya sa tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje bai samu damar tarbar Bola Tinubu a Kano ba.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar PDP reshen jihar Kano, Hon. Zainab Audu Bako ta roki gwamna Abba Kabir Yusuf da Rabi'u Musa Kwankwaso su sauya sheka.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauka a Kano, har ya shaida wa iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata yadda ya ji zafin rashinsa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai je jihar Kano ta'aziyyar rasuwar Alhaji Aminu Alhassan Dantata a yau Juma'a. Abba Kabir Yusuf ne zai karbi shugaban kasar.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fusata bayan wasu dalibai sun haɗu wuri guda tare da kashe wasu daga cikin abokan karatunsu a Kano.
Abba Gida-gida
Samu kari