Bola Tinubu
Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojoya musanta labarin da ake yadawa cewa sabani ya shiga tsakaninsa da gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ankarar da jama'a a kan labarin cewa ta fara shirin daukar wasu sababbin ma'aikata guda 3,000 a kasar nan.
Wata Kungiyar siyasa a jihar Kano da ta kunshi malaman Musulunci sun yi karatun Alkur'ani mai girma saboda samun nasara a zaben 2027 ga Bola Tinubu da Barau Jibrin.
Gwamnatin tarayya ta ce magidanta sama da miliyan 5 sun amfana da shirin tallafim kudi na CCT, wanda ake bai wa masu cin gajiya N25,000 duk wata na watanni uku.
Sanatan Borno ta Kudu, Mohammaed Ali Ndume ya caccaki masu rokon shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kori hafsoshin tsaro duba da halin da ake ciki.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar Terry Okorodudu da ya kasance dan kwamitin yakin neman zaben shi a shekarar 2023 bayan rashin lafiya
Wata kungiya a jihar Ondo da ke samun goyon baya daga ministan harkokin cikin gida ta kudiri aniyar shiga gida gida domin tallata tazarcen Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Ma'aikatan ma'aikatar harkokin mata sun gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja. Sun yi zargin cewa an yi watsi da su, ba a damu da bukatunsu ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnati ta bayyana cewa gyaran da aka yi wa dokar haraji ya ba ta damar tatso haraji daga kamfanonin intanet da ke aiki a Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari