Bola Tinubu
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Laraba, 1 ga watan Oktoba, 2025 a matsayin ranar hutu domin bikin cikar Najeriya shekaru 65 da samun 'yancin kai.
A labarin nan, za a ji cew Gwamnatin Tarayya ta kira kungiyar manyan ma'aikatan man fetur na kasa, PENGASSAN da matatar Dangote don shawo kan sabaninsu.
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin kisan kiyashi a Najeriya, ta ce ’yan ta’adda suna kai hari ga Musulmi da Kiristoci ba tare da bambancin addini ba.
Shugaban Izala na Afirka, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bayyana cewa ya kamata gaba daya musulmi da wadanda ba musulmi ba su sanya Bola Ahmed Tinubu a addu'a.
Gwamnonin Najeriya kimamin 20 sun ciwo bashin Naira biliyan 458 a wata shida na farkon 2025. Hakan na zuwa ne duk da karin kudin shiga da suka samu daga tarayya.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya kwantar da hankulan 'yan Najeriya kan matsin tattalin arziki. Ya ce an sha wahala ne saboda matakan da gwamnatinsa ta dauka masu tsauri.
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi gaisawar mutunci da jagoran NNPP na lasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso yayin da suka hadu a bikin nadin Olubadan na 44.
Olubadan na 44 da ya hau kan sarauta, Oba Rashidi Ladoja ya roki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar da kirkiro jihar Ibadab kafin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi gaggawar daukar mataki bayan ma'aikatan wutar lantarki a kasar nan sun yi barazanar tafiya yajin aiki.
Bola Tinubu
Samu kari