Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya hada kai da kasashen duniya da suka fara kiraye-kirayen a bai Falasdinawa damar kafa kasar Faladinu don kawo karshen rikici.
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya mai fafutuka, Ademiluyi ya shigar da kara a gaban wata kotun Abuja yana neman bayani a kan kudin da aka tara wa Remi Tinubu.
Ministan Harkokin Abuna ya nuna jin dadinsa bisa yadda Gwamnan Akwa Ibom ya zabi ci gaban jiharsa fiye da biyayya ga jam'iyyar siyasa, ya yabawa Umo Eno.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da tsohon shugaban riko na jihar Ribas, Vice Admiral Ibok-Ete Ibas (mai ritaya), ministan kudi da shugaban EFCC.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya amince da tazarcen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Gwamna Namadi ya yabawa gwamnatin Tinubu.
Dan jam'iyyar APC, Obidike Chukwuebuka ya yi kira ga matasa da su cigaba da goyon bayan Tinubu. Ya ce Allah ba zai yafe wa duk wanda ya yi adawa da shi ba.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa karin kudin shiga ba zai hana karbo bashi ba. Shugaban hukumar FIRS Zacch Adedeji ya ce Najeriya za ta cigaba da ciwo bashi.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyin SSANNU da NASU sun kara bai wa Gwamnatin Tarayya wa'adin tafiya yajin aiki a kan bukatunsu, an kara makonni biyu.
A labarin nan, 'Dan majalisar wakilai mai wakiltar Pankshin/Kanke/Kanam a majalisar wakilai ta tarayya, Hon. Yusuf Adamu Gagdi, ya caccaki Gwamnoni.
Bola Tinubu
Samu kari