Bola Tinubu
Bayan yada jita-jitar cewa akwai alaka tsakanin Bola Tinubu da sabon shugaban INEC, Lauya, Babatunde Ogala ya karyata cewa yana cikin tawagar lauyoyin shugaban kasa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo murnanr zama Sardaunan Zazzau ya yabi Sarki Ahmed Nuhu Bamalli.
Tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji, ya yi murabus daga mukaminsa a gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. An gano dalilinsa na yin hakan.
Kungiyoyi da dama da masu ruwa da tsaki sun yi kira ga wasu manyan 'yan siyasa kan ka da su fito takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya ce tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya amince zai sa baki kan batun jagoran IPOB da ke daure, Nnamdi Kanu.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027, Fasto Boris Jedidiah daga kasar Kamaru ya ce Bola Tinubu zai sake lashe zaben shugaban ƙasa a 2027.
Taron majalisar koli da Tinubu ya jagoranta ya jawo hankali yayin da tsofaffin shugabanni uku ba su halarta ba, yayin da aka amince da nadin sabon shugaban INEC.
Wani daga cikin masoyan Abdullahi Ganduje, Malam Umar Idris Shuaibu, ya ce Arewa, musamman Kano, za ta mara wa Tinubu baya a zaben 2027 saboda ayyukan alheri.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta shirya bayar da lambobin yabo da na girmama wa da wasu fitattun mutane da su ka taimaki kasa.
Bola Tinubu
Samu kari