Bola Tinubu
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin mutuwar babban Fasto a Najeriya, Uma Ukpai wanda ya ba da gudunmawa sosai a bangaren ban gaskiya.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa halin kunci na tattalin arziki zai zama tarihi nan ba da jimawa ba.
Mahaifin marigayi Bilyaminu Bello da Maryam Sanda ta hallaka ya yi magana bayan afuwar shugaban kasa, Bola Tinubu inda ya ce tun tuni ya yafe masa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga jimami da alhini kan rasuwar tsohuwar Ministar Harkokin Waje, Joy Uche Angela Ogwu da ta rasu tana da shekara 79
A labarin nan, za a ji yadda 'yan wasu fitattun 'yan Najeriya su ka yi wa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu dirar mikiya bayan ya yafe wa mutane 175.
Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi magana kan halin da ya tsinci kansa a cikin a zaman da ya yi a gidan yari. Ya bayyana cewa ya koyi darussa sosai.
Gwamnan Enugu, Peter Mbah ya sanar da komawa jam'iyyar APC daga PDP. Ya bayyana cewa ya sauya sheka ne domin kawo wa jiharsa cigaba daga tarayya.
Tsohon ministan wasanni kuma shugaban kungiyar MEN, Solomon Dalung ya yi kiran da aka saki DCP Abba Kyari. Ya bayyana cewa ci gaba da tsare shi ba adalci ba ne.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya fara samun goyon bayan Yarbawa da Hausawa yayin da ake tunkarar babban zaben 2027.
Bola Tinubu
Samu kari