Bola Tinubu
Rahoton BudgIT ya nuna jihohi 35 sun tara ₦17.2 tiriliyan a shekarar 2024, amma yawancinsu na dogaro ne sosai da kudaden FAAC daga gwamnatin tarayya.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya ce bai kamata gwamnatin Bola Tinubu ta rika ciwo bashi ba bayan cire tallafin man fetur da ya yi a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga gwamnatocin jihohi da su samar da wutar lantarki a jihohinsu. Ministan makamashi ya ce gwamnatin za ta hada kai da su.
A labarin nan, za a ji cewa wani Darakta Janar a yankin Kudu maso Gabas ya shiga hannun sojojin Najeriya bisa hada baki a shirin juyin mulki a kasa.
Sarkin Kano na 16, mai martaba Muhammdu Sanusi ya koka da cewa ana yawan kashe kudi a karkashin gwamnatin Bola Tinubu bayan cire tallafin man fetur.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar tsaron farin kaya, DSS ta cafke wani mai suna Innocent Chukwuma bayan an gano yana wallafa sakonnin juyin mulki.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta zargi gwamnatin tarayya da yin amfani da farashin abinci don neman farin jini kafin zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya umurci sababbin shugabannin rundunonin tsaro su haɗa kai da juna wajen tabbatar da zaman lafiya a ƙasar.
A labarin nan, za a ji cewa kotu dake zamanta a Abuja ta yi fatali da bukatar da lauyoyin Abba Kyari suka shigar gabanta a shari'arsu da NDLEA kan kadarorinsu.
Bola Tinubu
Samu kari