Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojojin kasar nan ta yi asarar Janarori kimanin 500 daga zamanin Muhammadu Buhari zuwa na Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa dan majalisa ar tarayya daga jihar Zamfara, Aminu Sani Jaji ya bayar da tabbacin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai yi nasara a 2027.
Sababbin sharuddan murabus na sojoji sun bayyana cewa tsofaffin manyan hafsoshin tsaron ƙasa za su samu manyan motoci da kudin jinya na N30m a shekara.
Kungiyar dattawan Arewa ta jam’iyyar PDP ta zargi Ministan Tsaron Ƙasa, Bello Matawalle, da lalata jam’iyyar ta hanyar janyo mambobi su koma APC.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kogi, Usman Ahmad Ododo ya jinjinawa shugaban kasa, Bola Tinubu bisa nadin Manjo Janar Waidi Shaaibu a matsayin COAS.
Tsohon babban jami’in soja, Manjo Janar Anthony Atolagbe (mai ritaya), ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu bisa sauye-sauyen da ya yi a rundunonin tsaron kasar.
Babban mai bincike a Cibiyar Nazarin Rikice-rikice ta Duniya da ke Bonn, Oyewole Oginni, ya ce Bola Tinubu ya yi abin da ya dace da ya aauta hafsoshin tsaro.
Sauya shugabannin sojojin Najeriya da Bola Tinubu ya yi ciki har da hafsun tsaro, Janar Christopher Musa zai shafi manyan Janar sama da 60 a Najeriya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi wa Bola Tinubu, Obasanjo, IBB, Atiku, Jonathan, Abba Kabir godiya kan taya shi murnar cika shekara 69 da haihuwa.
Bola Tinubu
Samu kari