Bola Tinubu
Babban lauya kuma mai rajin kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya ba gwamnatin Bola Ahmed Tinubu shawara kan yakin da Amurka ke yi a Gabas ta Tsakiya.
Babban lauya mai kare hakkin dan Adam, Femi Falana ya ce akwai darasin da Najeriya za ta koya a yaki da Amurka ke yi da Iran. YA ce dole Najeriya ta tashi tsaye.
Gwamnatin tarayya ta ce ba za ta saka hannu wajen kayyade farashin fetur ba duk da tashin hankali a Gabas ta Tsakiya da ya jawo sauye-sauyen farashin mai a kasuwanni
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Lamido Yuguda a matsayin sabon Mataimakin Gwamnan CBN. Yuguda tsohon shugaban SEC ne kuma masanin tattalin arziki a IMF.
Tsohon shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN), Samson Ayokunle, ya ragargaji manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ana talaucewa.
A labarin nan, za a ji gwamnati ta dauki mataki yayin da farashin fetur ke tashin gwauron zabo a duniya, a yanzu Shugaba Bola Tinubu zai wadata kasa da CNG.
Wasu kasashen duniya sun ki karbar jakadun Najeriya da shugaba Bola Tinubu ya tura a ranar 6 ga Maris, 2026 saboda yana da kasa da shekara biyu a kan mulki.
Shugaba Tinubu ya amince da sabon shirin tsaro na Sunday Igboho don magance ta’addanci a Kudu maso Yamma, yana mai jaddada hanyoyin zaman lafiya.
Shugaba Tinubu ya amince da ƙarin albashin sojoji. Rundunar soji za ta ɗauki sababbin dakaru 28,000 tare da tura jiragen yaƙi zuwa jihar Benuwai.
Bola Tinubu
Samu kari