Bola Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya cika shekaru 74, inda ya mika sakon godiya ga 'yan Najeriya tare da bayyana cewa an fara ganin haske a karshen ramin wahalar da kasar ke ciki
Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana aniyarsa ta marawa Shugaba Tinubu baya a zaben 2027, lamarin da ya janyo rarrabuwar kawuna a jam'iyyar PDP.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya samu amfana da zaman da ya yi a hannun hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta ta ICPC.
Jaruman Kannywood irinsu MUsa Mai Sana'a sun fara rigima a tsakaninsu tare da yi wa juna martani kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Gwamnatin jihar Nasarawa karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Sule, ta yi martani kan rahotannin da ke cewa gwamnan ya gana da Atiku Abubakar a Saudiyya.
Jam’iyyar APC ta kammala shirin gudanar da babban taron ƙasa na 2026 a Eagle Square, inda wakilai fiye da 8,000 za su zaɓi sababbin shugabannin jam’iyyar yau.
A labarin nan, za a ji cewa fitacce a ADC IG Wala ya bayyana kiran da jarumi Sadiq Sani Sadiq ke yi game da sake zaɓen Tinubu a matsayin nuna kishin kasa.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya fito ya kare shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan batun ya taka rawa a tuhumar da aka yi masa a mulkin Buhari.
Gwamnatin Najeriya ta dauki matakan ceto 'yan kasa a Gabas ta Tsakiya, samar da mai, sa ido a cikin gida bayan fara yakin Iran da Amurka/Isra'ila.
Bola Tinubu
Samu kari