Bola Tinubu
Wasu rahotanni sun ce hukumar EFCC da NFIU sun fara bincike kan yadda aka so amfani da wasu kudi a shirin kifar da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron kasar nan ta yi sauye-sauye da dama, inda aka canjawa manyan sojoji akalla 67 wuraren aiki bayan nada hafsoshin tsaro.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da cewa jami’ai biyu sun tsere bayan sun shiga cikin jerin wadanda ake zargi da shirin juyin mulki da nufin kifar da gwamnati.
'Yan kasuwar man fetur sun yi gargadi da cewa kudin litar man fetur zai haura N1,000 saboda sabon tsarin haraji na 15% da Bola Tinubu ya kawo a Najeriya.
Fitaccen malamin addinin Muslunci, Sheikh Ahmed Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana dalilinsa na goyon bayan Shugaba Bola Tinubu kan yafewa Maryam Sanda.
Dan takarar shugaban kasa na SDP a 2023, Adewole Adebayo ya zargi shugaba Bola Tinubu da karbar harajin da ya wuce kima. Ya ce zai fara karbar harajin shakar iska.
Fadar shugaban kasa ta gargadi 'yan Najeriya kan yada labarun juyin mulki marasa tushe. Nayo Onanuga ya ce yada labarin zai jawo bata sunan Najeriya a duniya.
Ana zargin wani jami’in sojojin sama da aka tura ofishin mai ba shugaban kasa kan tsaro, an umarce shi ya kashe Nuhu Ribadu, kafin zargin juyin mulki ya ci tura.
An bayyana cewa rundunar sojoji ta tsare manyan jami'anta 16 kan zargin shirin juyin mulki a kan gwamnatin Bola Tinubu, ciki har da Janar Musa Abubakar Sadiq.
Bola Tinubu
Samu kari