Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Amurka ta sake kakkausan kalamai ga Najeriya bayan ta yi barazanar kawo mata hari a kan batun kisan kiristoci.
Hukumar leken asiri ta gano N11bn a asusun wani kanal da ake zargi da hannu a yunkurin juyin mulki, lamarin ya kara tsananta bincike kan lamarin.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi barazanar aika sojojin Amurka zuwa Najeriya idan gwamnati ta kasa dakatar da kashe-kashen Kiristoci a kasar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa sauya shekar da yan siyasa ke yi zuwa APC na kara nuna yadda jama'a suka karbi jam'iyya mai mulkin kasa.
Sanata Ali Ndume ya ce sakacin gwamnatin tarayya da Majalisar Dattawa ne ya jawo Amurka ta saka Najeriya a kasashen da ake da babbar damuwa kan yancin addini.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadawa takwaransa na Amurka cewa Najeriya ka mutunta kowane addini, ba ta yarda da zalunta ko cin zarafin wani addini ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu taba nuna gazawar tsohon Shugaba Goodluck Ebele Jonathan wajen kare rayukan Kiristocin Najeriya daga kashe-kashe.
Dan majalisa daga jihar Osun, Kanmi Ajibola, ya gurfanar da rundunar sojojin Najeriya a kotu bisa zargin yunkurin juyin mulki da kifar da gwamnati.
Gwamnatin Najeriya ta yimartani ga Donald Trump kan cewa ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a kasar. Ta ce babu kamshin gaskiya a zargin da Trump ya yi.
Bola Tinubu
Samu kari