Bola Tinubu
Mohammed Umar Abba ne shi ne ke da matsayin shugaban riƙo na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta'annati (EFCC), tun a lokacin da aka dakatar da.
Sanatan Ben Murray Bruce ya kwararawa Bola Tinubu yabo, ya caccaki tsofaffin Shugaban Najeriya. Bruce ya na jin dadin yadda Tinubu ya dauko mulkinsa a yanzu.
Kungiyar kare hakkin Bil Adama ta ce alkalumanta sun nuna mutum 123 sun mutu a zamanin Bola Tinubu. A ranar 29 ga watan Mayun 2023 Tinubu ya karbi mulkin kasar.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bada umurnin dakatar da shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa ne don zarginsa da aokata ba dai-dai ba.
Gwamnan jihar Niger, Umar Bago ya sha alwashin kawo karshen 'yan bindiga a jihar, ya koka kan yadda suka mamaye wuraren da ke cike da arzikin ma'adinai a jihar.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Tinubu ya dakatar da Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da cin hanci da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC).
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa tana aiki ba dare ba rana domin tabbatar da ɗaliban Najeriya sun fara samun rancen kuɗin da babu kuɗin ruwa a watan Satumba.
Wani bincike ya gano jerin sunayen sababbin nade-nade 27 da wasu sabbin ma’aikatu da ake zargin shugaba Bola Tinubu ya yi kuma suke yawo a Facebook, karya ne.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya jajantawa mutanen da haɗarin kwale-kwale ya rutsa da su a jihar kwara. Haɗarin dai ya yi sanadin rasuwar sama da mutane 100 da ke.
Bola Tinubu
Samu kari