Bola Tinubu
Jam'iyyar All Progressives Peoples Congress (APC), ta yi ƙarin haske kan N169.4bn da Shugaba Tinubu ya kashe kan tallafin man fetur a watan Agusta.
Primate Elijah Ayodele ya yi hasashen cewa farashin man fetur zai fadi daga N617 kan kowace lita a yanzu zuwa N180. Malamin ya bayyana hakan ne a cikin sabon sako.
Sabon gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Olayemi Cardoso ya yi alkawarin kawo karshen tashin farashin kaya a kasar da kuma dakile cire wa mutane kudade a bankuna.
An yaba ma shugaban kasa Bola Tinubu kan nada matasa da dama a majalisarsa. An tattaro cikakkun jerin sunayen ministocin Tinubu matasa masu jini a jika.
Majalisar Dattawa a yau Talata 26 ga watan Satumba ta kammala tantance gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Olayemi Cardoso a dakin majalisar a Abuja.
Shugaba Bola Tinubu ya taya al'ummar Musulmai murnar zagayowar bikin ranar Maulidi a Najeriya, ya roki Musulmai su yi wa kasar addu'a ganin halin da ta ke ciki.
Kamfanin mai na NNPC na bin gwamnatin Shugaba Tinubu bashin Naira tiriliyan bakwai na tallafin mai wanda gwamnatin ba ta iya biyan kamfanin ba na tsawon lokaci.
Kungiyar 'Yan Kasuwa ta TUC ta caccaki Bola Tinubu kan alkawuran da ya ke yi ba tare da cikwa ba, shugaban TUC, Festus Osifo shi ya bayyana haka a Abuja.
Shugaban majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele ya tabbatar da cewar majalisar dattawan za ta tantance mukaddashin gwamnan CBN, Dr. Olayemi Cardoso, a ranar Talata.
Bola Tinubu
Samu kari