Bola Tinubu
Tsohon hadimin Atiku Abubakar, Daniel Bwala ya bayyana abubuwan da za su saka shi raba gari da Shugaba Bola Tinubu bayan kasancewa tare da shi na tsawon lokaci.
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatin tarayya ta kuduri aniyar dasa itatuwa miliyan 25 nan da shekarar 2030 domin kare muhalli. Najeriya za ta gina birnin tsirrai.
Yayin da ake fama da tsadar kayan abinci, gwamnatin tarayya na shirin dakatar da harajin shigo da wasu muhimman kaya irinsu kayan abinci cikin kasar nan.
Tattaunawar da ake yi tsakanin wakilan gwamnatin tarayya da 'yan kwadago ta tashi ba tare da an cimma matsaya ba. Za a sake zama domin tattaunawa.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce da alamu tallafin man da za a biya a wannan shekarar ka iya haura na shekarar Buhari ta ƙarshe.
Atiku Abubakar ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya fadawa yan kasa yadda ya kashe kudi sama da tiriliyan 5 a tallafin man fetur duk da cewa ya ce ya cire tallafin.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya kwarara yabo ga Ministan Abuja, Nyesom Wike kan irin kokarin da ya ke yi a birnin Abuja inda ya ce ya fita daban da saura.
Najeriya ta sauya taken kasarta bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu kan kudirin dokar. Akwai kasashen da suka sauya taken kasarsu.
Bayan janye yajin aikin yan kwadago a jiya Talata, kungiyar ta gargadi gwamnati kan karin da ya kamata a yiwa ma'aikata a kan N60,000 da gwamnati ta ambata da farko.
Bola Tinubu
Samu kari