Bola Tinubu
Daniel Bwala ya bayyana cewa kamata ya yi gwamnati ta kara tayin da ta yi na za ta rika biyan ma'aikata N60,000a matsayin mafi karancin albashi a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta kara yiwa yan kwadago magana kan yajin aiki da ta shiga, ta ce yajin aikin zai kara jefa talakawa cikin wahalar rayuwa sama da wanda suke ciki.
Bincike ya nuna cewa an samu tashin kudin jigilar man fetur daga kasashen ketare zuwa Najeriya da kashi 46.8% wanda hakan yasa gwamnatin tarayya dawo da tallafi.
Kungiyar masu jigilar mahajjata ta kasa AHOUN ta bukaci kungiyoyin NLC da TUC sun dakatar da yajin aiki saboda kaucewa taba addini da jawo wa mahajjata asara.
Tsohon daraktan kafar yada labarai ta VON, Osita Okechukwu ya yi kira ga kungiyar kwadago kan janye yajin aiki da ta shiga kan cewa zai nakasa tattalin Najeriya.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya caccaki kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan shiga yajin aikin sai baba ta gani da suka yi a fadin Najeriya.
Majalisar dattawa ta gudanar da zamanta a makon da ya wuce inda ta tattauna kan batutuwa masu yawa. Daga ciki akwai janye dakatarwar da aka yiwa Abdul Ningi.
A farkon shekarar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a yana jagorancin Najeriya, gwamnatin ta karbo aron N20.1trn daga hannun masu zuba jari na cikin gida.
Majalisar dattawa ta nemi gwamnati da ta ci gaba da biyan karin albashi na N35,000 ga ma'aikatran kasar. Shugaban majalisar, Godswill Akpabio ya gabatar da bukatar.
Bola Tinubu
Samu kari