Bola Tinubu
Gwamnatin Tarayya ta kara mafi karancin albashi da za ta iya biya zuwa N62,000 daga N60,000 da ta yi alkawarin biya tun farko bayan shafe awanni tana ganawa.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike ya kare matakinsa na umartar sakatarorin din-din-din kan durkusawa Bola Tinubu da suka yi a Abuja inda ya ce hakan nuna godiya ne.
Gwamnatin tarayya ta ce ta kammala daukan mataki domin magance matsalolin da Najeriya ke fuskanta. Sakataren Gwamnatin, George Akume ne ya fadi haka.
Ministan kudi da harkokin tattalin arziki, Wale Edun, ya ce ba wani abun damuwa game da sabon mafi karancin albashi, ya gana da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Majalisar wakilai ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tsaurara matakan tsaro bayan an yawaita kai hari gidajen gyaran hali da guduwar fursunoni.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi manyan alkawura a lokacin da yake yakin neman zabe a shekarar 2023 amma bayan hawa mulki da shekara ya gaza cikasu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Bola Tinubu ta ƙi bayyana kuɗin da aka kashe a kan tallafin man fetur saboda wasu dalilai.
Biyo bayan wa'adin sa'o'i 48 da aka ba shi, ministan kuɗi da harkokin tattalin arziki, Wale Edun ya miƙa kundin tsarin sabon mafi ƙarancin albashi na ma'aikata.
Lauyoyin dan ta'addan IPOB sun bukaci a sake shi cikin gaggawa tare da nuna cewa ba shi da wani laifi. Lauyoyin sun gabatar da hujjoji ga gwamnatin tarayya.
Bola Tinubu
Samu kari