Bola Tinubu
Folashade Yemi Esan ta kawo sababbin sakatarorin din-din-din a ma'aikatu. Bola Tinubu ya amxince Zamfara, Jigawa da Ondo sun samu muhimman kujeru a gwamnatin tarayya
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da sanarwa kan fara biyan tallafin N150bn ga masu kananan sana'o'i da 'yan kasuwa a karshen watan Yunin 2024 da za mu shiga.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya roki 'yan Najeriya su yiwa Bola Tinubu adalci wurin kimanta gwamnatinsa yayin da ya ke kokarin inganta Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta bijiro da wasu manyan ayyuka da domin rage radadin da 'yan Najeriya ke ji. Ayyukan na karkashin gagarumin aikin gine-gine da tallafawa yan kasa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da kawo dauki ka 'yan Najeriya inda zai raba N50,000 ga iyalan kasar har miliyan 3.6 da ke yankunan kasar baki daya.
Kungiyar Arewa Think Tank ta soki Nasir El-Rufai da Atiku Abubakar kan ziyarar da suka kai wa Muhammadu Buhari a jihar Katsina inda ta ce duk shirin zaben 2027 ne.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa shugaban kasa bai gabatar da bukatar siyo sabon jirgi a gabanta ba. Shugaban majalisar ya ce za su amince da bukatar.
Bayan takaddamar da ta barke a majalisar dattawa, 'yan majalisar sun amince da bukatar Shugaba Tinubu na tsawaita wa'adin aiwatar da kasafin 2023 zuwa Disambar 2024.
Ofishin kula da basussuka (DMO) ya bayyana basussukan da ake bin kasar nan. DMO ya ce a cikin wata uku na farkon 2024, Najeriya ta ciyo bashin Naira tiriliyan 7.7.
Bola Tinubu
Samu kari