Bola Tinubu
Ministan ayyuka, David Umahi ya shawarci mazauna Kudu maso Gabas da kar su amsa kiran zanga-zanga da ake shirya wa a kasar nan saboda tsadar rayuwa.
Gamayyar kungiyar CNYS ta sanar da ficewarta daga zanga-zangar da aka shirya gudanarwa a fadin kasar nan kan halin yunwa da matsin tattalin arzikin da ake ciki.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya nuna damuwa kan yadda ake gudanar da mulki a wannan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Kafin majalisar dattawa ta sauke Sanata Ali Ndume Sanata Yemi Adaramodu ya labarta cewa babu shirin sauke shi bisa kalaman da ya yi a kan shugaba Bola Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mika bukatarsa ga majalisa domin sahale masa kara Naira Tiriliyan 6.2 a kasafin kudin 2024, kamar yadda ya aika majalisa.
Majalisar wakilai ta gayyaci wasu daga cikin shugabannin tsaron Najeriya su mata bayani bayan shugaban kasa Bola Tinubu ya ba sojoji umurnin fara noma.
Jam'iyyar APC ta yi martani kan korafe-korafen da ake yi na cewa shugaban kasa Bola Tinubu yana fifita wani yanki fiye da wani a raba mukaman da yake yi a gwamnati.
Kalaman Sanata Ali Ndume kan Bola Tinubu bai yiwa 'yan majalisa masu goyon bayan shugaban dadi ba, wanda ya sa yanzu haka wasu ke shirin yadda dakatar da shi.
Kungiyar yan kwadago ta yi barazanar tafiya yajin aiki na tsawon kwana 30 idan majalisa ta yi doka marar kan gado kan karin albashin ma'aikata a fadin Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari