Bola Tinubu
Kungiyar matasan Arewa ta janye shirinta na zanga-zanga inda ta ce akwai lauje cikin nadi daga Kudancin Najeriya domin kawo rigima a Arewacin Najeriya.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya shawarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana da masu shirya zanga-zanda domin shawo kansu tun kafin dare ya yi.
Mai martaba sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usman ya mika godiya ga Bola Tinubu kan aikin hanya da ya kawo musu a jihar da za ta kawo saukin rayuwa.
Dan takarar shugaban kasa a SDP ya fadi yadda Tinubu ya yi yaki da Goodluck Jonathan kan cire tallafin mai amma yanzu yake bin IMF da bankin duniya sau da kafa.
Sanatan Najeriya daga jihar Anambara ya bukaci a canza tsarin zaman majalisa saboda kudin da ake biyansu ya yi kadan kuma suna zama sosai suna shan wahala.
Majalisar wakilai ta dauki matakin shawo kan rikicin da ya barke tsakanin Aliko Dangote da gwamnatin Tinubu wanda hukumar NMDPRA ta koka kan matatar Dangote.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja daga birnin Accra na kasar Ghana, bayan halartar taron koli na tsakiyar shekara karo na 6 na kungiyar Tarayyar Afirka.
Kungiyar Fulani makiyaya ta bayyana cewa ba ta goyon baya kuma mambobinta ba zasu fito zanga-zanga da za a yi ƙasar nan kan yunwa da matsin rayuwa.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta kakaba sabon harajin N425bn kan wasu bankuna guda bakwai saboda ribar da suka samu.
Bola Tinubu
Samu kari