Bola Tinubu
Bishof a cocin Anglican Diocese da ke Owo a jihar Ondo, Rabaran Stephen Fagbemi ya bi jerin malaman addini da su ka bawa shugaba Tinubu shawara ka halin da ake ciki.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo ya shawarci iyaye kan hana yaransu fita zanga zanga, ya kuma ce an samu masu zanga zangar goyon bayan Bola Tinubu.
Hajiya Hauwa’u Adamu, mahaifiyar fitaccen mawakin nan Dauda Kahutu Rarara ta godewa ɗaukacin al'ummar da suka taimaka da addu'a lokacin da aka sace ta.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan halin kuncin da ake ciki a kasa.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya taya Baffa Dan Agundi murnar samun mukamin shugaban hukumar NPC inda ya ce tabbas an yi nadin a inda ya fi dacewa.
Tsige Sanata Ali Ndume daga mukamin bulalar majalisar dattawa ya kara bankado da abin da ke faruwa a majalisar tarayyar kan masu sukar shugaban kasa mai ci.
Mawakin siyasa a Arewa, Dauda Kahutu Rarara ya fitar da wani sabon faifan bidiyo domin godiya ga al'umma da Shugaba Bola Tinubu da jami'an tsaro.
Tsohon babban mai tsawatarwa na majalisar dattawa ya ci gaba da sukar shugaban kasa Bola Tinubu. Ndume ya ce mafi karancin albashin N70,000 ya yi kadan.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Sheikh Muhammad Adam Albaniy ya yi tsokaci kan shirin raba tirelolin shinkafa inda ya ba shi ne mafita ba.
Bola Tinubu
Samu kari