Bola Tinubu
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan kudurin dokar samar da hukumar raya yankin Arewa maso Yamma. NWDC ita ce irinta ta uku a Najeriya.
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume da kusan duka ministoci da mai bada shawara kan tsaron ƙasa, Nuhu Rabadu na ganawa kan shirin matasa na zanga-zanga.
Kwamishinan matasa da wasanni na jihar Kano, Mustapha Rabiu Kwankwaso, ya mika jan kunne ga jaridar 247UReports. Ya zargeta da bata masa suna da gwamnatin Kano.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta fito ta musanta rahotannin da ke cewa ta janye daga zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a fadin kasar nan kan halin kunci.
Cibiyar kididdiga ta NBS ta fitar da rahoto kan jihohi da yankuna da aka fi tsadar kayan abinci a Najeriya. Abia, Legas, Abuja, Gombe suna cikin jihoh masu tsada.
Gwamnatin tarayya ta sanar da rage kudaden alawus da take biyan malaman da ke karatu a kasashen waje. Gwamnatin ta ce tabarbarewar tattalin arziki ya jawo haka.
Majalisar tarayya ta amince da kudirin dokar sabon mafi karancin albashi na ma'aikatan Najeriya. Kudirin na jiran sa hannun shugaban kasa Bola Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta kara daukan sabon mataki bayan shugaba Bola tinubu ya ba matasa hakuri kan zanga zanga a jiya Talata. A yau Laraba ne za su zauna a Abuja.
Kungiyar matasa a Kano ta bayyana cewa ta na kan matsayarta na shiga zanga-zanga matukar gwamnatin tarayya ta ba dauki matakin kawo sauki ga talaka ba.
Bola Tinubu
Samu kari