Bola Tinubu
Olusegun Obasanjo ya tona yadda cin hanci ya yi yawa a harkar matatun mai a Najeriya, ya fadi yadda masu kamfanin Shell suka koka kan rashawa a kan matatun.
'Yan Najeriya na ci gaba da tururuwa zuwa kan tituna domin nuna adawarsu kan halin kunci da tsadar rayuwar da aka samu a karkashin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Daga karshe, Kungiyar ECOWAS ta yi magana kan zanga-zangar da ake yi a Najeriya inda ta jajantawa wadanda suka rasa rayukansu tare da ba da shawara.
Masu shirya zanga-zangar da ake yi a jihar Legas sun sanar da tafiya hutun kwana ɗaya tal domin duba abubuwaɓ da suka faru da ɗaukarmataki na gaba.
Gwamnatin tarayya ta dauki matakin sanya masu daukar nauyin zanga-zanga cikin jerin wadanda ake nema ruwa ajallo. Za a yi caraf da su da sun shigo Najeriya.
Rundunar 'yan sandan Kano ta kama mutanen bisa zargin sata, lalata kadarorin jama'a da na gwamnati, tayar da hankula da gudanar da taro ba bisa ka'ida ba.
Wani jigo a jam'iyyar APC ya yi kira ga matasan Najeriya kan cigaba da ba Bola Tinubu goyon baya. Olamide Lawal ya ce zanga zanga ba mafita ba ce ga kasa baki daya.
A yau Talata 6 ga watan Agustan 2024 Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa zai gana da shugabanin hukumomin tsaron kasar game da zanga-zanga.
Kungiyar Nigerian Patriotic Front Movement ta bayyana cewa za ta ci gaba da gudanar da zanga-zanga a jihar Kano tun da gwamnati ta ki biya masu bukatunsu.
Bola Tinubu
Samu kari