Bola Tinubu
Gwamnatin Tarayya ta shirya fara siyar da shinkafar N40,000 mai nauyin 50kg a Najeriya ga ma'aikatan gwamnati domin ragewa al'umma halin da suke ciki.
Jam'iyyar PDP ta dakatar da tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom kan wasu zarge-zarge da dama da suka hada da cin dunduniyarta da kawo rudani.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci hafsoshin tsaro su kawo ƙarshen ɗaga tutocin Rasha da masu zanga zanga suke yi a wasu jihohin Arewacin Najeriya.
Bola Tinubu ya sha suka kan jawabin da ya gudanar a jiya Lahadi 4 ga watan Agustan 2024 inda suka ce bai yi magana kan bukatun masu zanga-zanga ba.
Shugaban Jami'ar Al-Istiqama da ke Kano, Farfesa Salisu Shehu ya bayyana yadda suka jagoranci zanga zanga tare da Sheikh Jafar amma ta dawo tarzoma a Kano.
Tun fara zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya an samu muhimman abubuwa da suka ja hankalin al'umma wanda suka hada da daga tutar Rasha da jawabin Tinubu.
Matasa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa sun toshe hanyoyi a jihhar Osun inda suka bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu ya biya musu bukatunsu.
Babban hafsan hafsoshin tsaron kasa, Janar Christopher Musa, ya ja kunnen mutanen da ke daga tutar Rasha yayin zanga-zangar da ake gudanarwa a kasar nan.
Yayin da ake cigaba da zanga zanga a Najeriya, gwamnatin tarayya ta dage zaman majalisar zartarwa da ta saba yi duk ranar Litinin a fadar shugaban kasa.
Bola Tinubu
Samu kari