Bola Tinubu
Majalisar Matasan Arewa ya yi tir da bukatar da wasu mutane ke yi na gwamnati ta sauyawa cibiyar fasaha ta hukumar sadarwa matsuguni zuwa jihar Kebbi.
Ministan kudin Najeriya Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kashe kudi har $600m duk wata kan tallafin man fetur kuma ba za a dawo da tallafin ba.
Daga cikin matasa akalla guda biyar da iyalansu su ka tabbatar da rasuwarsu ta hanyar harbi yayin zanga-zanga, hudu daga cikinsu masu karancin shekaru ne.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya yi sauye-sauye a ma'aikatar jin kai da yaki da fatara ta tarayya wanda ke nuna abu ne mai wahala Betta Edu ta koma minista.
Gwamnatin tarayya ta yi martani ga tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar bayan shawartar jami'an tsaro da su dai na harbin masu gudanar da zanga-zanga.
Jesutega Onokpasa ya ce da tuni tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da takwaransa na Kaduna, Nasir el-Rufai sun kwantar da tarzomar da ta barke a yankin Arewa.
Wasu daga cikin matasan da ke jagorantar zanga-zangar nuna adawa da halin kuncin da ake ciki a Najeriya sun fada hannun jami'an hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS).
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya yi magana kan rikice-rikicen da aka samu sakamakon zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
Shugaban hukumar kwastam na ƙasa, Bashir Adeniyi ya ce ana sa ran za a samu saukar farashin kayayyaki a nan ba da jimawa ba yayin da aka dakatar da haraji.
Bola Tinubu
Samu kari