Bola Tinubu
Ministan harkokin noma da samar da abinci, Sanata Abubakar Kyari, ya shawarci 'yan Najeriya da su hakura da zanga-zangar da suke yi kan halin kunci a kasar nan.
Kasashen Amurka da Burtaniya sun bayyana damuwa kan rashin da aka yi yayin zanga-zanga inda suka bukaci Bola Tinubu ya tattauna da matasan domin shawo kan matsalar.
Sarkin Idjerhe a jihar Delta, Obukowho Monday Whiskey ya goyi bayan shugaban kasa na neman tattaunawa da masu zanga-zanga, inda ya ce hakan zai magance matsalolin.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya, Abdullahi Ganduje ya yi magana kan halin kunci da 'yan kasar ke ciki wanda ya tilasta zanga-zanga a birane da dama.
Tsohon mai tsaron Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya ce ba mulkin soja da wasu yan Najeriya ke fata ne mafita ga wahalar rayuwa ba, ya bukaci a yi tunani.
Tsohon dogarin tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya bayyana hakikanin makiyan Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kasar nan.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammeda ya ce babu wani abu mai ma'ana da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya faɗa a jawabin da ya yi kan zanga zangar da ake yi.
Babban daraktan hukumar NPC, Baffa Dan Agundi ya bayyana shirin ma'aikatarsa wurin samar da ayyukan yi har miliyan daya a Najeriya da samar da kudin shiga N3bn.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri kan wuyar da suke sha sakamakon manufofin da ya kawo a gwamnatinsa. Ya ce sauki na tafe.
Bola Tinubu
Samu kari