Bola Tinubu
A wannan labarin, za ku ji cewa kungiyar lauyoyi mata musulmi sun ce matsalar rashin tsaro da tabarbarewar tattalin arziki ya fi shafar mata, an nemi daukin Tinubu.
A wannan labarin, tsohon dan majalisar jiha a Osun, Olatunbosun Oyintoloye ya bayyana cewa akwai bukatar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar fetur.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin wuyar da ake sha a kasa. Shugaba Tinubu ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba sauki zai samu.
Jigon jam'iyyar APC a jihar Rivers, Cif Eze Chukwuemeka Eze, ya bayyana cewa 'yan Najeriya ba za su zabi Shugaba Bola Tinubu ba a zaben 2027 da ke tafe.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi alhinin rasuwar Sarkin Ningi, marigayi Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya. Tinubu ya bayyana rasuwarsa a matsayin babban rashi.
Kungiyar Ijaw Youth Council (IYC) daga jihar Bayelsa ta bukaci Bola Tinubu ya sauya mukamin karamin Ministan man fetur, Heineken Lokpobiri saboda rashin kwarewa.
Bola Tinubu ya fara tsorata da zaben 2027 yayin da aka fara tunanin zabe tun yanzu bayan wasu shugabannin yankin Arewacin kasar sun yi ta korafi da gwamnatin APC.
Kungiyar marubuta masu kare hakkin dan Adam ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kawo karshen masu garkuwa da mutane a kasar nan cikin gaggawa.
Cibiyar Aviation Safety Round Table Initiative ta bukaci hukumar DSS ta kama tsohon gwamnan Ogun, Ibikunle Amosun kan kama jiragen Najeriya a ketare.
Bola Tinubu
Samu kari