Bola Tinubu
Kayode Ariwola ya shafe shekaru biyu a matsayin alkalin alkalai. Mun kawo maku wasu manyan abubuwan da suka faru da Ariwola a kotun koli a shekaru 2
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa akwai bukatar jami'an tsaro su mayar da hankali wajen kokarin sanya ido kan al'amuran tsaro domin wanzuwar zaman lafiya.
Rahotannin da muka samu sun nuna cewa nan ba da jimawa shugaban ƙasa, Boƙa Tinubu zai tashi zuwa ƙasar Faransa domin karisa ziyarar da ya katse yau.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya zargi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da kokarin lalata kasar nan, amma kamfanin NNPCL ya musanya haka.
Legit Hausa ta tattaro abubuwan da ya kamata ku sani game da mai shari’a Kudirat Kekere-Ekun, wadda ta gaji Olukayode Ariwoola a matsayin babban jojin Najeriya.
Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta yi alkawarin karasa dukkan ayyukan da gwamnatocin baya kamar Muhammadu Buhari da Goodluck Jonathan suka bar mata.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya rantsar da Justice Kudirat Kekere-Ekun matsayin sabuwar shugabar alkalan Najeriya a yau Juma'a 23 ga watan Agustan 2024.
Mataimakin shugaban majalisa, Sanata Barau I Jibrin ya ce gwamnati ta na iya kokarin tallafawa talakawa, amma daidaikun mutane su na hana ruwa gudu.
Kamfanin mai na NNPCL ya ce Bola Tinubu bai mallaki kamfanin mai na OVH inda dansa Wale Tinubu ya mallaka. NNPCL ya ce bai harkar siyasa da zai mika wuya ga Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari