Bola Tinubu
Shugaban APGA na ƙasa, Sly Ezeokenwa ya jaddada cewa har yau Sly Ezeokenwa ƴar jam'iyyar ce duk da ta karɓi muƙamin minista a gwamnatin Boƙa Tinubu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da matarsa, Oluremi Tinubu sun isa birnin Farisa na ƙasar Faransa da yammacin jiya Laraba, sun fara ziyarar aiki ta kwana 3.
Sanatan Kano ta Kudu, Kawu Sumaila ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan abin alheri ga jihar Kano bayan amincewa da N95bn domin bunkasa noman rani a jihar.
An samu hargowa a majalisar dattawa yayin da Ali Ndume ya buga da Barau Jibrin kan kudirin harajin Bola Tinubu. Sanata Abdul Ningi ma ya ja da Barau.
Shugaba Bola Tinubu ya nada ɗan marigayi MKO Abiola mai suna Jami'u Abiola muƙamin hadiminsa na musamman a bangaren yarurruka da harkokin kasashen waje.
Kamar yadda fadar shugaban kasa ta sanar, jirgin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da matarsa Oluremi Tinubu ya tashi zuwa kasa% Faransa domin kai zuyarar aiki.
Mataimakin shugaban kasan Najeriya, Kashim Shettima, ya yi tafiya zuwa kasar waje a ranar Laraba. Shettima ya tafi kasar Cote d'Ivoire domin halartar wani taro.
Gwamnatin tarayya ta lissafa jihohi 25 da za su amfana da lamunin $500m da ta karbo daga bankin Duniya. An ce za a yi amfani da kudin wajen inganta albarkatun ruwa.
Zaɓabɓen gwamnan jihar Ondo kuma gwamna mai ci, Lucky Aiyedatiwa da mataimakinsa sun gabatar da satifiket na lashe zaɓe ga shugaban kasa Bola Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari