Bola Tinubu
Hukumar korafe korafe da Yaƙi da cin hanci ta Kano (PCACC) ta kai samame wani sito inda ake zargin ana zazzage shinkafar da gwamnati ta bayar a matsayin tallafi.
Shugaba Bola Tinubu ya yabawa Buhari kan gyaran matatar man Fatakwal. Tinubu ya buƙaci NNPCL ya gyara matatun man Najeriya a Kaduna da jihar Delta
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja zuwa ƙasar Faransa a wata ziyarar aiki da shugaba Emmanuel Macron ya gayyace shi, zai tafi tare da matarsa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jinjinawa Atiku Atiku kan irin gudunmawar da ya bayar wajen ci gaban dimokuradiyyar Najeriya. Atiku ya cika shekaru 78 a duniya.
A wannan labarin, za ku ji cewa fadar shugaban kasa ta bayyana cewa an kammala shirye-shiryen sayar da matatun mai huɗu mallakar gwamnati domin kara tace mai.
Tsohuwar Minista Uju Kennedy-Ohanenye ta koma kotu bayan da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kore ta daga aiki, inda ta bayyana kudirinta na tabbatar da adalci.
Mambobin kwamitin Sanata SanI Musa da Hon Abiodun Falake sun bayyana ra’ayinsu ne yayin Nazari kan daftarin kashe kudin gwamnati tsakanin 2025-2027.
Yayin da ake zargin malamai da ci da addini, Sheikh Kabiru Gombe ya yi magana kan lamarin inda ya ce Bola Tinubu da Kashim Shettima sun fi kowa ci da addini.
Sanata Enyinnaya Abaribe, mai wakiltar Abia ta Kudu, ya yi ikirarin cewa majalisar tarayya ba ta ba Tinubu izinin sayen sabon jirgin shugaban kasa ba.
Bola Tinubu
Samu kari