Bola Tinubu
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana cewa Bola Ahmed Tinubu ne ya canza ra'ayi kan naɗa shi minista amma ba babu laifin Majalisa.
Gwamnatin Najeriya za ta yi kidayar jama’a da gidaje ta amfani da fasahar zamani, inda NPC ke shirin nemi tallafi daga abokan hulɗa don kammala aikin.
Ministan ayyuka, Injiniya Dave Umahi ya bayyana cewa ba makawa sai shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu nasara a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Birgediya Janar kukasheka mai ritaya ya ba gwamnatin Bola Ahmed Tinubu shawara a kan matakin da za ta dauka wajen kawo karshen ta'addancin da ya addabi Arewa.
Kungiyar APC a Kudu maso gabas ta gargadi shugaba Bola Tinubu da ya sake shiri a kan ayyukan tituna a yankin domin kaucewa barazana a zaben shekarar 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa'i ya sanya lokaci domin hira ta farko bayan sauka daga gwamnan jihar Kaduna. Yan Najeriya sun yi martani kan hirar.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya ce Bola Tinubu ya taka rawa sosai wajen karya farashin abinci a Najeriya. Ganduje ya ce tsare tsare Tinubu suna aiki.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi martani ga sakon da Bola Tinubu ya tura masa yayin da aka cika mako daya da ranar haihuwarsa ta 61 a duniya.
Kungiyar direbobin manyan motoci ta bayyana cewa umarnin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar a kan dakon mai zai rage shigo da fetur Arewa.
Bola Tinubu
Samu kari