Bola Tinubu
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tuna yadda ya kalubalanci IBB a 1993 bayan lashe zaben Sanata. Tinubu ya ce an yi zaton IBB zai daure shi da ya kalubalance shi.
'Yan kasuwa da fitattun mutane sun tara wa Ibrahim Badamasi Babangida N17.5bn a yayin taron kaddamar da littafinsa a Abuja. IBB ya yi bayani a wajen taron.
Tinubu ya amince da sabbin jami’o’i a Ekiti da Osun don inganta noma, fasaha da muhalli, tare da bunkasa tattalin arziki da kirkire-kirkire a Najeriya.
Ministan gidaje, Arc. Ahmed Dangiwa ya ce Katsina za ta sake zaɓen Tinubu da Radda a 2027, yana mai jinjina wa mata da suka fi yawa a rumfunan zaɓe.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ba Sanata Sulaiman Hunkuyi mukami a Hukumar Ayyukan Majalisa (NASC) da ke wakiltar Arewa maso Yamma kwanaki biyar bayan komawa APC.
Tsohon shugaban kasa, Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan zaben 1993 da ya rusa. Ya ce Abiola ne ya lashe zaben. IBB ya yabi Buhari kan karrama Abiola.
Ministan tattalin arziki da tsare-tsare, Alhaji Atiku Bagudu ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba ya warware tsakanin shiyyoyin kasar nan wajen aikin ci gaba.
Gwamnatin tarayya ta nada kwamishinonin haraji da za su warware rikici da tabbatar da ba wanda ya kaucewa biyan haraji a Najeriya. Wale Edun ne ya tabbatar da haka.
Jam'iyyar APC ta fara gangamin yakin neman zaɓen Gwamna Nasir Idris da Bola Ahmed Tinubu karo na biyu a 2027, ta ce sun cancanci tazarce a kan kujerunsu.
Bola Tinubu
Samu kari