Bola Tinubu
Kamfanonin da ke samar da wutar lantarki na Gencos sun bayyana cewa za su dakatar da aiki kan bashin Naira triliyan 4 da suke bin gwamnatin Najeriya.
Hadimin Bola Tinubu, Daniel Bwala ya yi zargin cewa tsohon shugaban kasa, Buhari ya dauki matakin kaucewa yada labaran karya kan taronsa da su Atiku.
Bayan gwamnonin PDP sun yi fatali da jita-jitar haɗaka, jigon jam'iyyar, Dele Momodu ya zarge su da kin hadin gwiwa da domin shirin marawa Bola Tinubu baya a 2027.
Shugaba Tinubu ya bukaci Gamna Mutfwang ya kawo karshen rikicin Filato, yayin da Amnesty ta ce an kashe mutum 1,336 daga Disamba 2023 zuwa Fabrairu 2024.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Abbas Tajudeen, ya bayyana irin goyon bayan da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba shi a tafiyarsa ta siyasa.
Sanata Ned Nwoko ya ce APC a ƙarƙashin Tinubu za ta ƙirƙiri Jihar Anioma, maganar da Ganduje ya gasgata yana mai cewa shugaban kasa ya goyi bayan kudurin.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jama'a ne kawai ke ruruta batun cewa kotu ta yanke hukuncin cewa a fito da bayanai a kan binciken Bola Tinubu kan miyagun kwayoyi.
Mata a Rivers sun fito kan tituna suna zanga zangar goyon bayan gwamnatin Tinubu kan dakatar da gwamna Simi Fubara da ya yi. Sun ce an samu zaman lafiiya a jihar.
Jam'iyyar APC reshen jihar Borno ta yi kira da babbar murya ga shugaban kasa kan Kashim Shettima. Ta bukaci Bola Ahmed Tinubu ya ci gaba da tafiya da shi.
Bola Tinubu
Samu kari