Bola Tinubu
Faransa ta zama kasar da Shugaba Bola Tinubu ke matukar sha’awa, inda ziyarci birnin Paris sau takwas tun bayan hawansa mulki a ranar 29 ga Mayu, 2023.
Wasu na hasashen shugaban kasa, Bola Tinubu na kokarin hana manyan ‘yan siyasa daga bangaren CPC ficewa daga jam’iyyar APC zuwa SDP kafin zaben 2027.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya soki ministan yada labarai, Mohammed Idris, kan kalaman da ya yi dangane da rashin tsaro a jihar.
Shugaban jam’iyyar APC ta Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam’iyyar na ƙoƙarin samun ƙarin jihohi fiye da guda 21 da a yanzu take da su.
Yayin da ake ta maganganu kan matsalar tsaro, jigo a APC, Yerima Kareto, ya bukaci Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya kai ziyara wuraren da Boko Haram ke iko.
An fara yaɗa sunayen yarbawa 140 tun daga mai girma shugaban kas waɗanda suka dafe manyan muƙamai a gwamnatin tarayya ta APC kuma duk Yarbawa ne.
Shugaban APC a Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje na sukar Muhammadu Buhari a wani tsohon bidiyo kan sauya takardun Naira kafin zaben shekarar 2023 da ya wuce.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya sake taso shugaban kasa Bola Tinubu a gaba. Ya bayyana cewa ya maida juga-jigan jam'iyyar APC saniyar ware.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba shi da shirin sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa SDP, ya ce masu shirin hakan ba su sami abin da suke so bane.
Bola Tinubu
Samu kari