Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa tsare-tsaren da ya zo da su sun daidaita farashin Naira a kasuwar musayar kudi, an daina samuk banbanci.
Shugaba Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ta samu damar fara gyara tattalin arziki bayan da ta same shi a mawuyacin hali, kuma ta inganta tsaro a fadin kasar.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan samun yancin Najeriya da cika shekara 65. Ya yi maganganu da samun tattali da man fetur a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta samu nasarar kawo karshen sabanin da ya ratsa a tsakanin ma'aikatan mai da Matatar Dangote.
Shugaba Najeriya, Bola Tinubu ya bayyana cewa ya yi kokarin rubuta littafi a baya amma bai samu nasara ba. Ya fadi haka ne yayin kaddamar da littafi a Imo.
Shugaba BolaTinubu ya sake magana kan halin kunci inda ya ce cire tallafin mai ba abu ne mai sauki ba, amma wajibi ne domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
A labarin nan, za a ni yada Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana yadda Najeriya ta fara samun sauki bayan matsalolin da kasar ta fuskanta.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce babu wani kisan kiyasin addini da ake yi a Najeriya, ya ce duk irin jita-jitar da ake yadawa karya ce don ta da hankula.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce gwamnatin Bola Tinubu ta gaza magance matsalar tsaro a Najeriya. Ya bukaci kifar da Tinubu a 2027.
Bola Tinubu
Samu kari