Bola Tinubu
Kungiyar Arewa Think Thank ta raba gardama kan batun dan siyasan da zai gaji kuri'un tsohon shugaban kasa, marigayi Muhammadu Buhari a Arewacin Najeriya.
Sanata mai wakiltar Abuja a a Majalisar Dattawa, Ireti Kingibe ta bayyana cewa a iya hangenta, babban kuskuren Shugaba Bola Tinubu shi ne naɗa Nyesom Wike.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya yi nasara a kotu bayan ta wanke shi daga zargin hukumar yaki da cin hanci da rashawa.
Gwamnatin Turkiyya ta bukaci Najeriya ta tashi tsaye wajen yaki da 'yan ta'addan FETO da suke cigaba da aiki a fadin kasar nan. Jakadan Turkiyya ne ya yi gargadin.
An bukaci Tinubu da ya gina asibitin zamani a Najeriya domin kawo karshen dogaro da kasashen waje da kuma inganta fannin kiwon lafiya bayan rasuwar Buhari a London.
Wani jigon a jam'iyyar APC, Dr Aliyu Ibrahim ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya sanya wa manyan cibiyoyin gwamnati sunan Muhammadu Buhari da ya rasu.
A labarin nan, za a ji cewa rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari na ci gaba da yiwa jama'a da dama daci, daga ciki har da diyarsa, Noor.
Tun bayan sanar da rasuwar tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, shugabannin duniya suka fara turo sakon ta'aziyya da alhinin wannan babban rashi.
Filin jirgin Katsina ya cika da jama'a yayin da aka karbi gawar Muhammadu Buhari daga Landan don binne shi a Daura. Bidiyo ya nuna wadanda suka halarta.
Bola Tinubu
Samu kari